Posts

CIGABAN TARIHIN ANNABI ISAH (A. S)

 Lokacin da suka ganta da goyo sai tace ku tambayeshi, sai suka ce yaya za'a yi mu tambaye shi alhalin gashi Yaro jariri karamin, bisa zanen goyo? Daga nan sai shi jaririn ya buda baki ya kar6a musu ya ce, ni bawan Allah ne Kuma Allah ya zakkeni mini da littafi ya kuwa Sanya  ni in zama annabi, "" duk mutane kuwa suka rude, tsoro ya kamasu game da jawabin jaririn nan, Shugaban mu annabi Isah amincin Allah ya tabbata a gare shi, Ana nan haka da Annabi Isah ya girma sai Allah madaukakin sarki ya aikowa da Annabi Isah annabi, ya aiko shi ga bani isra'ila ya zama Yana waazi ga umarnin da Allah ya aiko shi dashi, na cikin linjila. Jama'a suka yi ta karya tashi kamar yadda suka yi ta karyata annabawan da suka zo kafin shi, Ko Kuma su nuna abu mai wuya sauce shi suke so yayi musu su gani, in gaskiya ne Allah ne ya aiko shi, nan da nan sai Allah ya bashi iko yayi musu abin wannan , in sun gani sai suce sihiri ne ba muujiza bace ta annabci, ba wanda ya aiko shi! Hasali dai...

ANNABI ISAH (A. S) JESUS

 Hasali dai, da yake tarihin annabi muhammadu tsira da aminci su tabbata a gare shi. Muke Shirin bayarwa Bana dukkan annabawa ba sai mu dakatar a nan amma hakan ba yiwuwa Saboda yakamata mu bayaeda tarihin annabi Isah tunda shine mafi kusa da Annabi muhammadu tsira da Aminci su tabbata a gare shi, Wato babban jigo ba Wato annabi Isah ruhullah. A cikin dukkan manzannin Allah, Manzon sa annabi Isah amincin Allah ya tabbata a gare shi, shine Manzo wanda yafi kusa da Annabi muhammadu tsira da Aminci su tabbata a gare shi, shi annabi Isah, Allah ya nufi mahaifiyarsa da Wato Maryama yardar Allah ta Kara tabbata a gare ta, Maryam ta haifi annabi Isah ba tare da wani namiji ya kusanceta ba, madaukakin sarki Allah ya hukunta haka don ya nunawa yan Adam cewa, yadda yake iya Sanya mace ta haihu ba tare da wani ya kusan ce ta ba. Haka Kuma yakan Sanya namiji ya haihu ba tare da kusan tar mace ba, a wurin madaukakin sarki Allah wannan ba komai bane in ya so,  Haihuwar annabi Isah ba da uba...

CIGABAN TARIHIN MU

 Assalammu alaikum barka da wannan yanzu komai yayi daidai yadda yakamata Idan Allah ya yarda zamu tsunduma tarihi Kai tsaye Saboda yanzu komai yayi ready sannan da yarn hausa zamu ci gaba da tarihi da yardar allah

PHARAOH WAS LOOSE ON SEA

 When prophate Musa his time up for helping that old man he decide to travel to masar or misra on his way of traveling the almigity God revealed him to go for pharaoh Palace to call him on worship holy almighty God an believe that Musa is messenger prophate of almighty God and inform him to stop cheating on isreliest people like what pharaoh done. Prophate Musa go forward to pharaoh an informed him a message of almighty God, but pharaoh didn't accept. Almigity informed Prophate Musa take all isreliest an leave pharaoh Palace an ran away from pharaoh to sharm with isreliest, at midnight prophate Musa wake up an try to take them in secret but secret is not because of hypocrite, pharaoh heard what prophate Musa try to do, When pharaoh and his followers heard, follow prophate Musa and israelist and they pound Musa at sea try to enter but they stop because of water but almigity informed Musa to beat a wayar with his stick and prophate Musa do and water divided in to 2 then make them a w...

PROPHATE MUSA CONTINUE

 Peace be upon to all Muslim so yesterday we stop at place where prophate Musa help for the 2 lady in order to feed their animals, when they go for their home their father be supporise because they return as early not like what they familiar, an inform their father a some body help them an their father told them to go an call a person, when prophate Musa come father's ladies ask him from where he come, when prophate Musa inform him and the reason why he leave his country then this old man told prophate Musa don't afraid because you escape from this cheaters people, The old man informed prophate Musa that he will married one among of lady to be his wife but you will not pay anything just you will sit with me an help me in my farm because am a old man, Prophate Musa agree with that marriage an say the almigity is wetness  on what we have plan I know Avery one is supporise with this marriage but don't be supporise because this old man is one among of 25 prophate of almighty kn...

PROPHET MUSA (A. S)

 Peace be upon to all Muslim, in the name of Allah the most beneficial and the merciful and the creator of the world, Today we shall continue with prophate Musa history, When prophate Musa grow up he start helping isreliest from pharaoh punishment and remove them from pharaoh servive and paying that revenue and that cheating from pharaoh, This ambition of prophate Musa growth on his mind and show it any were up to Pharoah start understand what he try to do a pharaoh start making a big punishment on him.  When prophate Musa hard what pharaoh try to do on him just ran away from pharaoh city and say that may almigity protect me from those people were are cheaters,  Prophate Musa find him self walking on a bush up to go a city known as madyan when he enter that city he pound it with full alot of people were stay in a cistern, that people are in fighting for fetching water from that cistern, when prophate Musa arrived he saw 2 female were stay in one position with their animal...

THE PROPHET MUSA (A, S) CONTINUES

 Peace be upon to all Muslim. At time when musa's mothers put him in a basket at Nile, a water take him to pharaoh Palace by almigity protection an already almigity promises to Musa mother he will turn back her son soon and make him as his messenger prophate,  by almigity protection a box were arrive to pharaoh Palace and a king maker take him to pharaoh open the box an see a healthy boy inside box and every body is supporise and a Pharaoh's wife allowed him to keep Musa alive an say don't kill him because this boy is useful for them, his wife received a prophate Musa as their son because in their marriage life they did not given a birth pharaoh agree to take Musa, An take him as we born him, pharaoh accept an agree to take Musa as their son that why prophate Musa start anjoying his life at pharaoh Palace, during pharaoh an israeliest people are just like prisoners because they are not free to birth and they are given a much revenue feed and they are not free to dotheir rig...